Sign in
Sign in
Sign in
Select Language
026

Ash-Shu'ara 26:63 فاوحينا الى موسى ان اضرب بعصاك البحر فانفلق فكان كل فرق كالطود العظيم ٦٣

26:63
فَأَوۡحَيۡنَآ
إِلَىٰ
مُوسَىٰٓ
أَنِ
ٱضۡرِب
بِّعَصَاكَ
ٱلۡبَحۡرَۖ
فَٱنفَلَقَ
فَكَانَ
كُلُّ
فِرۡقٖ
كَٱلطَّوۡدِ
ٱلۡعَظِيمِ
٦٣
Sai Muka yi wahayi zuwa ga Mũsã cẽwa "Ka dõki tẽku da sandarka." Sai tẽku ta tsãge, kõwane tsãgi ya kasance kamar falalen dũtse mai girma.
Continue Reading

Read Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

Fir`awn's Pursuit and Expulsion of the Children of Israel, and how He and His People were drowned

More than one scholar of Tafsir said that Fir`awn set out with a huge group, a group containing the leaders and entire government of Egypt at that time, i.e., the decision-makers and influential figures

…

Fir`awn's Pursuit and Expulsion of the Children of Israel, and how He and His People were drowned

More than one scholar of Tafsir said that Fir`awn se

…
More Tafsirs

Read in Context

Chapter 26, Page 370, Juz 19

52. Kuma Muka aika zuwa ga Mũsã cẽwa ka yi tafiyar dare da bãyiNa, lalle ne kũ waɗanda ake biyã ne. 53. Sai Fir'auna ya aika mãsu gayya a cikin birãne. 54. "Lalle ne, waɗannan, haƙĩƙa, ƙungiya ce kaɗan." 55. "Kuma lalle ne sũ, a gare Mu, Mãsu fusãtarwa ne." 56. "Kuma lalle ne mũ haƙĩƙa gabã ɗaya mãsu sauna ne." 57. Sai Muka fitar da su daga gonaki da marẽmari. 58. Da taskõki da mazauni mai kyau. 59. Kamar haka! Kuma Muka gãdar da su ga Banĩ Isrãĩla. 60. Sai suka bĩ su sunã mãsu fita a lõkacin hũdõwar rãnã. 61. Sa'an nan a lõkacin da jama'a biyu suka ga jũna, sai abõkan Mũsã suka ce: "Lalle ne mũ haƙĩ ƙa, waɗanda ake riska ne." 62. Ya ce: "Kayya! Lalle ne Ubangijina Yanã tare da ni, zai shiryar da ni." 63. Sai Muka yi wahayi zuwa ga Mũsã cẽwa "Ka dõki tẽku da sandarka." Sai tẽku ta tsãge, kõwane tsãgi ya kasance kamar falalen dũtse mai girma. 64. Kuma Muka kusantar da waɗansu mutãne a can. 65. Kuma Muka tsĩrar da Mũsã da waɗanda suke tãre da shi gabã ɗaya. 66. Sa'an nan kuma Muka nutsar da waɗansu mutãnen. 67. Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba. 68. Kuma lalle ne Ubangijinka, kaƙĩƙa, Shĩ ne Mabũwayi, Mai jin ƙai.

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Notes and Reflections

You do not have any notes or reflections on this verse.

Notes placeholders

Stay Connected to the Quran ❤️

Short meaningful reminders to reset, reflect and stay connected to the Quran.

Read, Listen, Search, and Reflect on the Quran

Quran.com is a trusted platform used by millions worldwide to read, search, listen to, and reflect on the Quran in multiple languages. It provides translations, tafsir, recitations, word-by-word translation, and tools for deeper study, making the Quran accessible to everyone.

As a Sadaqah Jariyah, Quran.com is dedicated to helping people connect deeply with the Quran. Supported by Quran.Foundation, a 501(c)(3) non-profit organization, Quran.com continues to grow as a free and valuable resource for all, Alhamdulillah.

Navigate
Home
Quran Radio
Reciters
About Us
Developers
Product Updates
Feedback
Help
Donate
Our Projects
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Non-profit projects owned, managed, or sponsored by Quran.Foundation
Popular Links
Duas from the Quran
Quran Verse of the Day
Ayatul Kursi
Yaseen
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqi'ah
Al Kahf
Al Muzzammil
SitemapPrivacyTerms and Conditions
© 2026 Quran.com. All Rights Reserved
Contribute