Sign in
Sign in
Sign in
Select Language
026

Ash-Shu'ara 26:147 في جنات وعيون ١٤٧

26:147
فِي
جَنَّٰتٖ
وَعُيُونٖ
١٤٧
"A cikin gõnaki da marẽmari."
Continue Reading

Read Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

A Reminder to Them of their Circumstances and the Blessings

They enjoyed Salih preached to them, warning them that the punishment of Allah could overtake them and reminding them of the blessings that Allah had bestowed upon them, by giving them ample provision and making them safe from all kinds of d

…

A Reminder to Them of their Circumstances and the Blessings

They enjoyed Salih preached to them, warning them that the punishment of Allah could overta

…
More Tafsirs

Read in Context

Chapter 26, Page 373, Juz 19

141. Samũdãwa sun ƙaryata Manzanni. 142. A lõkacin da ɗan'uwansu Sãlihu ya ce: "Shin, bã zã ku bi Allah da taƙawa ba?" 143. "Lalle ne nĩ zuwã gare ku, Manzo ne, amintacce." 144. "Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã. 145. "Kuma bã ni tambayar ku wata ijãra a kansa. Ijãrãta ba ta zama ba fãce da a Ubangijin halittu." 146. "Shin, anã barin ku a cikin abin da yake a nan, kunã amintattu?" 147. "A cikin gõnaki da marẽmari." 148. "Da shuke-shuke da dabĩ nai, 'ya'yan itãcensu hirtsi mãsu narkẽwa a ciki?" 149. "Kuma kunã sassaƙa gidãje daga duwãtsu, kunã mãsu alfãhari?" 150. "Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã." 151. "Kada ku yi ɗã'ã ga umurnin maɓarnata." 152. "Waɗanda suke yin ɓarna a cikin ƙasa, kuma bã su kyautatãwa." 153. Suka ce: "Kai daga mãsu sihiri kurum kake." 154. "Bã kõwa kake ba, fãce mutum kamarmu. To, kã zo da wata ãyã idan kã kasance daga mãsu gaskiya." 155. Ya ce: "Wannan rãkuma ce tanã da shan yini, kuma kunã da shan yini sasanne." 156. "Kada ku shãfe ta da cũta har azãbar yini mai girmã ta shãfe ku." 157. Sai suka sõke ta sa'an nan suka wãyi gari sunã mãsu nadãma. 158. Sabõda haka azãba ta kãma su. Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu, ba su kasance mãsu ĩmãni ba. 159. Lalle ne Ubangijinka, haƙĩ ƙa, Shĩ ne Mabuwayi, Mai jin ƙai.

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Notes and Reflections

You do not have any notes or reflections on this verse.

Notes placeholders

Stay Connected to the Quran ❤️

Short meaningful reminders to reset, reflect and stay connected to the Quran.

Read, Listen, Search, and Reflect on the Quran

Quran.com is a trusted platform used by millions worldwide to read, search, listen to, and reflect on the Quran in multiple languages. It provides translations, tafsir, recitations, word-by-word translation, and tools for deeper study, making the Quran accessible to everyone.

As a Sadaqah Jariyah, Quran.com is dedicated to helping people connect deeply with the Quran. Supported by Quran.Foundation, a 501(c)(3) non-profit organization, Quran.com continues to grow as a free and valuable resource for all, Alhamdulillah.

Navigate
Home
Quran Radio
Reciters
About Us
Developers
Product Updates
Feedback
Help
Donate
Our Projects
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Non-profit projects owned, managed, or sponsored by Quran.Foundation
Popular Links
Duas from the Quran
Quran Verse of the Day
Ayatul Kursi
Yaseen
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqi'ah
Al Kahf
Al Muzzammil
SitemapPrivacyTerms and Conditions
© 2026 Quran.com. All Rights Reserved
Contribute