Sign in
Sign in
Sign in
Select Language
054

Al-Qamar 54:25 االقي الذكر عليه من بيننا بل هو كذاب اشر ٢٥

54:25
أَءُلۡقِيَ
ٱلذِّكۡرُ
عَلَيۡهِ
مِنۢ
بَيۡنِنَا
بَلۡ
هُوَ
كَذَّابٌ
أَشِرٞ
٢٥
"Shin, an jẽfa masa Manzancin ne, a tsakãninmu? Ã'a, shĩ dai gawurtaccen maƙaryaci ne mai girman kai!"
Continue Reading

Read Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Story of Thamud

Allah states here that the people of Thamud denied their Messenger Salih,

فَقَالُواْ أَبَشَراً مِّنَّا وَحِداً نَّتَّبِعُهُ إِنَّآ إِذاً لَّفِى ضَلَـلٍ وَسُعُرٍ

(And they said: "A man, alone among us -- shall we follow him Truly, then we should be in error and distress!") They said

…

The Story of Thamud

Allah states here that the people of Thamud denied their Messenger Salih,

فَقَالُواْ أَبَشَراً مِّنَّا وَحِداً نَّتَّبِعُهُ إِنَّآ إ
…
More Tafsirs

Read in Context

Chapter 54, Page 529, Juz 27

23. Samũdãwa sun ƙaryata game da gargaɗin. 24. Sai suka ce: "Wani mutum daga cikinmu, shi kaɗai, wai mu bĩ shi! Lalle mũ a lõkacin, haƙĩƙa mun shiga wata ɓata da haukã. 25. "Shin, an jẽfa masa Manzancin ne, a tsakãninmu? Ã'a, shĩ dai gawurtaccen maƙaryaci ne mai girman kai!" 26. Zã su sani a gõbe, wãne ne gawurtaccen mai ƙaryar, mai girman kan? 27. Lalle Mũ, mãsu aikãwa da rãƙumar ne, ta zame musu fitina, sai ka tsare su da kallo, kuma ka yi haƙuri. 28. Kuma ka bã su lãbãri cẽwa ruwa rababbe ne a tsakãninsu (da rãƙumar), kõwane sha, mai shi yanã halartar sa. 29. Sai suka kira abokinsu, sai ya karɓa, sa'an nan ya sõke ta, 30. To, yãya azãbaTa take da gargaɗiNa? 31. Lalle Mũ, Mun aika tsãwa guda a kansu, sai suka kasance kamar yãyin mai shinge. 32. Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Mun sauƙaƙe Alƙur'ani, dõmin tunãwa. To, shin, akwai mai tunãwa?

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Notes and Reflections

You do not have any notes or reflections on this verse.

Notes placeholders

Stay Connected to the Quran ❤️

Short meaningful reminders to reset, reflect and stay connected to the Quran.

Read, Listen, Search, and Reflect on the Quran

Quran.com is a trusted platform used by millions worldwide to read, search, listen to, and reflect on the Quran in multiple languages. It provides translations, tafsir, recitations, word-by-word translation, and tools for deeper study, making the Quran accessible to everyone.

As a Sadaqah Jariyah, Quran.com is dedicated to helping people connect deeply with the Quran. Supported by Quran.Foundation, a 501(c)(3) non-profit organization, Quran.com continues to grow as a free and valuable resource for all, Alhamdulillah.

Navigate
Home
Quran Radio
Reciters
About Us
Developers
Product Updates
Feedback
Help
Donate
Our Projects
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Non-profit projects owned, managed, or sponsored by Quran.Foundation
Popular Links
Duas from the Quran
Quran Verse of the Day
Ayatul Kursi
Yaseen
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqi'ah
Al Kahf
Al Muzzammil
SitemapPrivacyTerms and Conditions
© 2026 Quran.com. All Rights Reserved
Contribute