Entrar
Entrar
Entrar
Selecione o idioma
015

Al-Hijr 15:61 فلما جاء ال لوط المرسلون ٦١

15:61
فَلَمَّا
جَآءَ
ءَالَ
لُوطٍ
ٱلۡمُرۡسَلُونَ
٦١
To, a lõkacin da mazannin suka jẽ wa mutãnen Lũɗu,
Continue lendo

Leia Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Angels coming to Lut

Allah tells us about when the angels came to Lut in the form of young men with handsome faces. When they entered his home, he said:

قَالَ إِنَّكُمْ قَوْمٌ مُّنكَرُونَ - قَالُواْ بَلْ جِئْنَـكَ بِمَا كَانُواْ فِيهِ يَمْتَرُونَ

("Verily, you are people unknown to me." They said:

…

The Angels coming to Lut

Allah tells us about when the angels came to Lut in the form of young men with handsome faces. When they entered his home, he

…
Mais Tafsirs

Leia no contexto

Capítulo 15, Página 265, Juz 14

61. To, a lõkacin da mazannin suka jẽ wa mutãnen Lũɗu, 62. Ya ce: "Lalle ne ku mutãne ne waɗanda ba a sani ba." 63. Suka ce: "Ã'a, mun zo maka sabõda abin da suka kasance sunã shakka a cikinsa." 64. "Kuma mun zo maka da gaskiya. Kuma lalle ne mũ, haƙĩƙa, mãsu gaskiya ne." 65. "Sai ka yi tafiya da iyãlinka, a wani yanki na dare, kuma ka bi bãyansu, kuma kada wani daga cikinku ya yi waiwaye, kuma ku bi ta inda aka aumurce ku." 66. Kuma Muka hukunta wancan al'amarin zuwa gare shi cẽwa lalle ne ƙarshen waɗancan abin yankẽwa ne a lõkacin da suke mãsu shiga asuba. 67. Kuma mutãnen alƙaryar suka je sunã mãsu bushãra. 68. Ya ce: "Lalle ne waɗannan bãƙĩna ne, sabõda haka kada ku kunyata ni." 69. "Kuma ku bi Allah da taƙawa, kuma kada ku sanya ni a baƙin ciki." 70. Suka ce: "Ashe ba mu hana ka daga tãlikai ba?" 71. Ya ce: "Ga waɗannan, 'ya'yãna idan kun kasance mãsu aikatãwa ne." 72. Rantsuwa da rãyuwarka! Lalle ne sũ a cikin mãyensu sunã ta ɗĩmuwa. 73. Sa'an nan tsãwa ta kãma su, sunã mãsu shiga lõkacin hũdõwar rãnã. 74. Sa'an nan Muka sanya samanta ya kõma ƙasanta, kuma Muka yi ruwan duwãtsu na lãkar wuta a kansu. 75. Lalle ne a cikin wancan akwai ãyõyi ga mãsu tsõkaci da hankali. 76. Kuma lalle ne ita, haƙĩƙa sunã a gẽfen wata hanyã tabbatacciya. 77. Lalle ne a cikin wancan akwai ãyã ga mãsu ĩmãni. 78. Kuma lalle ne ma'abũta Al'aika sun kasance, haƙĩƙa, mãsu zãlunci! 79. Sai Muka yi azãbar rãmuwã a gare su, kuma lalle sũ biyun, haƙĩƙa, sunã a gẽfen wani tafarki mabayyani.

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Anotações e reflexões

Você não tem anotações ou reflexões sobre este versículo.

Notes placeholders

Mantenha-se conectado ao Alcorão ❤️

Breves lembretes significativos para recomeçar, refletir e manter a conexão com o Alcorão.

Leia, ouça, pesquise e reflita sobre o Quran

Quran.com é uma plataforma confiável usada por milhões de pessoas em todo o mundo para ler, pesquisar, ouvir e refletir sobre o Alcorão em vários idiomas. Ela oferece traduções, tafsir, recitações, tradução palavra por palavra e ferramentas para um estudo mais aprofundado, tornando o Alcorão acessível a todos.

Como uma Sadaqah Jariyah, o Quran.com se dedica a ajudar as pessoas a se conectarem profundamente com o Alcorão. Apoiado pela Quran.Foundation , uma organização sem fins lucrativos 501(c)(3), o Quran.com continua a crescer como um recurso gratuito e valioso para todos, Alhamdulillah.

Navegar
Casa
Rádio Quran
Recitadores
Sobre nós
Desenvolvedores
Atualizações de produtos
Comentários
Ajuda
Doar
Nossos Projetos
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Projetos sem fins lucrativos de propriedade, administrados ou patrocinados pela Quran.Foundation
Links populares
Duas do Alcorão
Versículo do Alcorão do dia
Ayatul Kursi
Surah Yaseen
Surah Al Mulk
Surah Ar-Rahman
Surah Al Waqi'ah
Surah Al Kahf
Surah Al Muzzammil
Mapa do sitePrivacidadeTermos e Condições
© 2026 Quran.com. Todos os direitos reservados
Contribuir