Log masuk
Log masuk
Log masuk
Pilih Bahasa
015

Al-Hijr 15:6 وقالوا يا ايها الذي نزل عليه الذكر انك لمجنون ٦

15:6
وَقَالُواْ
يَٰٓأَيُّهَا
ٱلَّذِي
نُزِّلَ
عَلَيۡهِ
ٱلذِّكۡرُ
إِنَّكَ
لَمَجۡنُونٞ
٦
Suka ce: "Yã kai wanda aka saukar da Ambato (Alƙur'ãni) a kansa! Lalle ne kai, haƙĩƙa, mahaukaci ne."
Teruskan Membaca

Baca Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Accusation that the Prophet was a Madman and Demands for Him to bring down Angels

Allah tells us about the disbelief, arrogance and stubbornness of the disbelievers as reflected in their words:

يأَيُّهَا الَّذِى نُزِّلَ عَلَيْهِ الذِّكْرُ

(O you (Muhammad) to whom the Dhikr (the Qur'an) has been re

…

The Accusation that the Prophet was a Madman and Demands for Him to bring down Angels

Allah tells us about the disbelief, arrogance and stubbornness of

…
Lebih Banyak Tafsir

Baca dalam Konteks

Bab 15, Halaman 262, Juz 14

2. Da yawa waɗanda suka kãfirta suke gũrin dã dai sun kasance Musulmi. 3. Ka bar su su ci kuma su ji dãdi, kuma gũri ya shagaltar da su, sa'an nan da sannu zã su sani. 4. Kuma ba Mu halakar da wata alƙarya ba fãce tanã da littafi sananne. 5. Wata al'umma bã ta gabãtar ajalinta, kuma bã zã su jinkirta ba. 6. Suka ce: "Yã kai wanda aka saukar da Ambato (Alƙur'ãni) a kansa! Lalle ne kai, haƙĩƙa, mahaukaci ne." 7. "Dõmin me bã zã ka zo mana da malã'ĩku ba idan ka kasance daga mãsu gaskiya?" 8. Bã Mu sassaukar da malã'iku fãce da gaskiya, bã zã su kasance, a wannan lõkacin, waɗanda ake yi wa jinkĩri ba. 9. Lalle Mũ ne, Muka saukar da Ambato (Alƙur'ãni), kuma lal1e Mũ, haƙĩƙa, Mãsu kiyayẽwane gare shi. 10. Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Mun aika Manzanni a cikin ƙungiyõyin farko, gabãninka. 11. Kuma wani Manzo bã ya zuwa gare su fãce sun kasance sunã mãsu, izgili a gare shi. 12. Kamar wancan ne Muke shigar da shi a cikin zukãtan mãsu laifi. 13. Bã su yin ĩmãni da shi, kuma haƙĩƙa, hanyar mutãnen farko ta shige. 14. Kuma dã Mun bũɗe wata ƙõfa daga sama a kansu har suka wuni a ciki sunã tãkãwa. 15. Lalle ne dã sun ce: "Abin sani kawai, an rufe idãnuwanmu ne. Ã'a, mũ mutãne ne waɗanda aka sihirce."

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Nota dan Refleksi

Anda tidak mempunyai sebarang nota atau renungan tentang ayat ini.

Notes placeholders

Kekal Terhubung dengan Al-Quran ❤️

Peringatan ringkas yang bermakna untuk menetapkan semula, merenung dan kekal terhubung dengan al-Quran.

Baca, Dengar, Cari, dan Renungkan Al-Quran

Quran.com ialah platform dipercayai yang digunakan oleh berjuta-juta orang di seluruh dunia untuk membaca, mencari, mendengar dan merenung Al-Quran dalam pelbagai bahasa. Ia menyediakan terjemahan, tafsir, bacaan, terjemahan perkataan demi perkataan, dan alat untuk kajian yang lebih mendalam, menjadikan al-Quran boleh diakses oleh semua orang.

Sebagai Sadaqah Jariyah, Quran.com berdedikasi untuk membantu orang ramai berhubung secara mendalam dengan al-Quran. Disokong oleh Quran.Foundation , sebuah organisasi bukan untung 501(c)(3), Quran.com terus berkembang sebagai sumber percuma dan berharga untuk semua, Alhamdulillah.

Navigasi
Halaman Utama
Radio Al-Quran
Qari
Tentang Kami
Pemaju (Developers)
Kemas kini produk
Maklum balas
Bantuan
Derma
Projek Kami
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Projek tanpa untung yang dimiliki, diurus atau ditaja oleh Quran.Foundation
Pautan yang di gemari
Doa-doa daripada Al-Quran
Ayat Al-Quran Hari Ini
Ayatul Kursi
Surah Yaseen
Surah Al Mulk
Surah Ar-Rahman
Surah Al Waqi'ah
Surah Al Kahf
Surah Al Muzzammil
Peta lamanPrivasiTerma dan Syarat
© 2026 Quran.com. Hak cipta terpelihara
Sumbangan