Iniciar sesión
Iniciar sesión
Iniciar sesión
Seleccionar idioma
026

Ash-Shuará 26:52 ۞ واوحينا الى موسى ان اسر بعبادي انكم متبعون ٥٢

26:52
۞ وَأَوۡحَيۡنَآ
إِلَىٰ
مُوسَىٰٓ
أَنۡ
أَسۡرِ
بِعِبَادِيٓ
إِنَّكُم
مُّتَّبَعُونَ
٥٢
Kuma Muka aika zuwa ga Mũsã cẽwa ka yi tafiyar dare da bãyiNa, lalle ne kũ waɗanda ake biyã ne.
Continuar leyendo

Lee Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Exodus of the Children of Israel from Egypt

After Musa stayed in Egypt for a long time, and the proof of Allah was established against Fir`awn and his chiefs, yet they were still arrogant and stubborn, then there was nothing left for them but punishment and vengeance. So Allah commanded Musa, pea

…

The Exodus of the Children of Israel from Egypt

After Musa stayed in Egypt for a long time, and the proof of Allah was established against Fir`awn and

…
Más Tafsires

Leer en contexto

Capítulo 26, Página 369, Juz 19

52. Kuma Muka aika zuwa ga Mũsã cẽwa ka yi tafiyar dare da bãyiNa, lalle ne kũ waɗanda ake biyã ne. 53. Sai Fir'auna ya aika mãsu gayya a cikin birãne. 54. "Lalle ne, waɗannan, haƙĩƙa, ƙungiya ce kaɗan." 55. "Kuma lalle ne sũ, a gare Mu, Mãsu fusãtarwa ne." 56. "Kuma lalle ne mũ haƙĩƙa gabã ɗaya mãsu sauna ne." 57. Sai Muka fitar da su daga gonaki da marẽmari. 58. Da taskõki da mazauni mai kyau. 59. Kamar haka! Kuma Muka gãdar da su ga Banĩ Isrãĩla. 60. Sai suka bĩ su sunã mãsu fita a lõkacin hũdõwar rãnã. 61. Sa'an nan a lõkacin da jama'a biyu suka ga jũna, sai abõkan Mũsã suka ce: "Lalle ne mũ haƙĩ ƙa, waɗanda ake riska ne." 62. Ya ce: "Kayya! Lalle ne Ubangijina Yanã tare da ni, zai shiryar da ni." 63. Sai Muka yi wahayi zuwa ga Mũsã cẽwa "Ka dõki tẽku da sandarka." Sai tẽku ta tsãge, kõwane tsãgi ya kasance kamar falalen dũtse mai girma. 64. Kuma Muka kusantar da waɗansu mutãne a can. 65. Kuma Muka tsĩrar da Mũsã da waɗanda suke tãre da shi gabã ɗaya. 66. Sa'an nan kuma Muka nutsar da waɗansu mutãnen. 67. Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba. 68. Kuma lalle ne Ubangijinka, kaƙĩƙa, Shĩ ne Mabũwayi, Mai jin ƙai.

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Notas y reflexiones

No tienes ninguna nota ni reflexión sobre este versículo.

Notes placeholders

Mantente conectado al Corán ❤️

Breves recordatorios significativos para reconectar, reflexionar y mantenerse conectado con el Corán.

Lea, escuche, busque y reflexione sobre el Corán

Quran.com es una plataforma confiable utilizada por millones de personas en todo el mundo para leer, buscar, escuchar y reflexionar sobre el Corán en varios idiomas. Ofrece traducciones, tafsir, recitaciones, traducción palabra por palabra y herramientas para un estudio más profundo, haciendo que el Corán sea accesible para todos.

Como Sadaqah Jariyah, Quran.com se dedica a ayudar a las personas a conectar profundamente con el Corán. Con el apoyo de Quran.Foundation , una organización sin fines de lucro 501(c)(3), Quran.com continúa creciendo como un recurso gratuito y valioso para todos, Alhamdulillah.

Navegar
Inicio
Radio Coránica
Recitadores
Sobre nosotros
Desarrolladores
Actualizaciones de productos
Retroalimentación
Ayuda
Donar
Nuestros Proyectos
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Proyectos sin fines de lucro adquiridos, administrados o patrocinados por Quran.Foundation
Enlaces populares
Súplicas del Corán
Versículo del Corán del día
Ayatul Kursi
Yasin
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqiah
Al-Kahf
Al Muzzammil
Mapa del sitio webPrivacidadTérminos y condiciones
© 2026 Quran.com. Reservados todos los derechos
Contribuir