Ingia
Ingia
Ingia
Chagua Lugha
026

Ash-Shuaraa 26:191 وان ربك لهو العزيز الرحيم ١٩١

26:191
وَإِنَّ
رَبَّكَ
لَهُوَ
ٱلۡعَزِيزُ
ٱلرَّحِيمُ
١٩١
Kuma lalle Ubangijĩnka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.
Endelea Kusoma

Soma Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Response of Shu`ayb's People, Their Disbelief in Him and the coming of the Punishment upon Them

Allah tells us how his people responded, and how it was like the response of Thamud to their Messenger -- for they were of like mind -- when they said:

إِنَّمَآ أَنتَ مِنَ الْمُسَحَّرِينَ

(You are only o

…

The Response of Shu`ayb's People, Their Disbelief in Him and the coming of the Punishment upon Them

Allah tells us how his people responded, and how it

…
Zaidi Tafsir

Soma Maudhui Yanayohusiana

Sura 26, Ukurasa 375, Juzuu 19

176. Ma'abũta ƙunci sun ƙaryata Manzanni. 177. A lõkacin da Shu'aibu ya ce musu, "Bã zã ku yi taƙawa ba?" 178. "Lalle ne ni, zuwa gare ku, Manzo ne, amintacce." 179. "Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa kuma ku yi mini ɗã'ã." 180. "Kuma ba ni tambayar ku wata ijãra a kansa. Ijãrata ba ta zama ba fãce daga Ubangijin halittu." 181. "Ku cika mũdu, kuma kada ku kasance daga mãsu sanyãwar hasãra (ga mutãne)." 182. "Kuma ku yi awo da sikẽli daidaitacce." 183. "Kuma kada ku nakasa wa mutãne abũbuwansu kuma kada ku yi fasãdi a cikin ƙasa kuna mãsu ɓarna." 184. "Kuma ku ji tsõron Allah wanda Ya halitta ku, kũ da jama'ar farko." 185. Suka ce: "Kai dai daga waɗanda suke sihirtattu kawai ne." 186. "Kuma bã kõwa kake ba, fãce mutum kamarmu kuma lalle ne munã zaton ka, haƙĩƙa, daga maƙaryata." 187. "To ka jẽfo wani ɓaɓɓake daga sama a kanmu, idan ka kasance daga mãsu gaskiya." 188. Ya ce: "Ubangijĩna ne Mafi sani ga abin da kuke aikatãwa." 189. Sai suka ƙaiyatã shi, sabõda haka, azãbar rãnar girgije ta kãma su. Lalle ne ita, tã kasance azãbar yini mai girma. 190. Lalle a cikin wancan haƙĩka akwai ãya, amma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba. 191. Kuma lalle Ubangijĩnka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Maelezo na Tafakari

Hakuna tafakari zilizokaguliwa kwa aya hii

Notes placeholders

Endelea Kuungana na Qur'ani ❤️

Vikumbusho vifupi vyenye maana vinavyoweka upya maisha yako, kukusaidia kutafakari na kuendelea kushikamana na Qur'ani.

Soma, Sikiliza, Tafuta, na Tafakari Qur'ani

Quran.com ni jukwaa linaloaminika na linalotumiwa na mamilioni duniani kote kusoma, kutafuta, kusikiliza na kutafakari kuhusu Qur'ani katika lugha tofauti. Inatoa huduma za tarjuma, tafsiri, vikariri, tarjuma ya neno kwa neno, na zana za ufahamu wa kina, kuifanya Qur'ani ipatikane na kila mtu.

Kama mbinu ya Sadaqah Jariyah, Quran.com imejitolea kusaidia watu kuunganishwa kwa kina na Qur'ani. Ikiungwa mkono na Quran.Foundation , shirika lisilo la faida la 501(c)(3), Quran.com inaendelea kukua kama rasilimali ya bila malipo na yenye thamani kwa wote, Alhamdulillah.

Chunguza
Nyumbani
Redio ya Qur'ani
Wasomaji
Kutuhusu
Watengenezaji
Sasisho za Bidhaa
Maoni
Msaada
Changia
Miradi Yetu
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Miradi isiyo ya faida inayomilikiwa, kusimamiwa, au kufadhiliwa na Quran.Foundation
Viungo Maarufu
Dua kutoka Quran
Aya ya Quran ya Siku
Ayatul Kursi
Yaseen
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqi'ah
Al Kahf
Al Muzzammil
Ramani ya tovutiFaraghaSheria na Masharti
© 2026 Quran.com. Haki Zote Zimehifadhiwa
Changia