Ingia
Ingia
Ingia
Chagua Lugha
015

Al-Hijr 15:62 قال انكم قوم منكرون ٦٢

15:62
قَالَ
إِنَّكُمۡ
قَوۡمٞ
مُّنكَرُونَ
٦٢
Ya ce: "Lalle ne ku mutãne ne waɗanda ba a sani ba."
Endelea Kusoma

Soma Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Angels coming to Lut

Allah tells us about when the angels came to Lut in the form of young men with handsome faces. When they entered his home, he said:

قَالَ إِنَّكُمْ قَوْمٌ مُّنكَرُونَ - قَالُواْ بَلْ جِئْنَـكَ بِمَا كَانُواْ فِيهِ يَمْتَرُونَ

("Verily, you are people unknown to me." They said:

…

The Angels coming to Lut

Allah tells us about when the angels came to Lut in the form of young men with handsome faces. When they entered his home, he

…
Zaidi Tafsir

Soma Maudhui Yanayohusiana

Sura 15, Ukurasa 265, Juzuu 14

61. To, a lõkacin da mazannin suka jẽ wa mutãnen Lũɗu, 62. Ya ce: "Lalle ne ku mutãne ne waɗanda ba a sani ba." 63. Suka ce: "Ã'a, mun zo maka sabõda abin da suka kasance sunã shakka a cikinsa." 64. "Kuma mun zo maka da gaskiya. Kuma lalle ne mũ, haƙĩƙa, mãsu gaskiya ne." 65. "Sai ka yi tafiya da iyãlinka, a wani yanki na dare, kuma ka bi bãyansu, kuma kada wani daga cikinku ya yi waiwaye, kuma ku bi ta inda aka aumurce ku." 66. Kuma Muka hukunta wancan al'amarin zuwa gare shi cẽwa lalle ne ƙarshen waɗancan abin yankẽwa ne a lõkacin da suke mãsu shiga asuba. 67. Kuma mutãnen alƙaryar suka je sunã mãsu bushãra. 68. Ya ce: "Lalle ne waɗannan bãƙĩna ne, sabõda haka kada ku kunyata ni." 69. "Kuma ku bi Allah da taƙawa, kuma kada ku sanya ni a baƙin ciki." 70. Suka ce: "Ashe ba mu hana ka daga tãlikai ba?" 71. Ya ce: "Ga waɗannan, 'ya'yãna idan kun kasance mãsu aikatãwa ne." 72. Rantsuwa da rãyuwarka! Lalle ne sũ a cikin mãyensu sunã ta ɗĩmuwa. 73. Sa'an nan tsãwa ta kãma su, sunã mãsu shiga lõkacin hũdõwar rãnã. 74. Sa'an nan Muka sanya samanta ya kõma ƙasanta, kuma Muka yi ruwan duwãtsu na lãkar wuta a kansu. 75. Lalle ne a cikin wancan akwai ãyõyi ga mãsu tsõkaci da hankali. 76. Kuma lalle ne ita, haƙĩƙa sunã a gẽfen wata hanyã tabbatacciya. 77. Lalle ne a cikin wancan akwai ãyã ga mãsu ĩmãni. 78. Kuma lalle ne ma'abũta Al'aika sun kasance, haƙĩƙa, mãsu zãlunci! 79. Sai Muka yi azãbar rãmuwã a gare su, kuma lalle sũ biyun, haƙĩƙa, sunã a gẽfen wani tafarki mabayyani.

- Hausa Translation(Abubakar Gumi)

Maelezo na Tafakari

Hakuna tafakari zilizokaguliwa kwa aya hii

Notes placeholders

Endelea Kuungana na Qur'ani ❤️

Vikumbusho vifupi vyenye maana vinavyoweka upya maisha yako, kukusaidia kutafakari na kuendelea kushikamana na Qur'ani.

Soma, Sikiliza, Tafuta, na Tafakari Qur'ani

Quran.com ni jukwaa linaloaminika na linalotumiwa na mamilioni duniani kote kusoma, kutafuta, kusikiliza na kutafakari kuhusu Qur'ani katika lugha tofauti. Inatoa huduma za tarjuma, tafsiri, vikariri, tarjuma ya neno kwa neno, na zana za ufahamu wa kina, kuifanya Qur'ani ipatikane na kila mtu.

Kama mbinu ya Sadaqah Jariyah, Quran.com imejitolea kusaidia watu kuunganishwa kwa kina na Qur'ani. Ikiungwa mkono na Quran.Foundation , shirika lisilo la faida la 501(c)(3), Quran.com inaendelea kukua kama rasilimali ya bila malipo na yenye thamani kwa wote, Alhamdulillah.

Chunguza
Nyumbani
Redio ya Qur'ani
Wasomaji
Kutuhusu
Watengenezaji
Sasisho za Bidhaa
Maoni
Msaada
Changia
Miradi Yetu
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Miradi isiyo ya faida inayomilikiwa, kusimamiwa, au kufadhiliwa na Quran.Foundation
Viungo Maarufu
Dua kutoka Quran
Aya ya Quran ya Siku
Ayatul Kursi
Yaseen
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqi'ah
Al Kahf
Al Muzzammil
Ramani ya tovutiFaraghaSheria na Masharti
© 2026 Quran.com. Haki Zote Zimehifadhiwa
Changia